Tag: LABARU
Zaben Shugaban Kasa: Atiku Ya Mika Godiyar Sa Ga ‘Yan Nijeriya...
Dan
takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya mika
godiyar sa ga miliyoyin ‘yan Nijeriya sakamakon fitar farin dango da su ka...
Kauda Boko Haram: Dakarun Sojin Chadi Sun Shigo Najeriya
Hukumomin kasar Chadi
sun ce yanzu haka dakarun su 500 suka kutsa kai cikin Najeriya domin taimakawa
kasar yaki da mayakan kungiyar Boko haram.Mai Magana...
Tattara Kuri’u: INEC Ta Ce Da Karfe 6 Na Yamma Za...
Shugaban
Hukumar zabe mai ta kasa Farfesa Mahmood Yakubu ya ce da misalign karfe 6:00 na
yammacin yau za ne aka bude cibiyoyin karbar sakamakon zaben...
Rikici: ‘Yan Sanda Sun Ba Da Belin Abdulmumin Jibrin
Rundunar yan sandan
jihar Kano ta ce an karbi belin dan majalisar wakilai Abdulmumin Jibrin, da ta gayyata
sakamakon samun wani rikici.Jami’in hudda da jama’a
na rundunar...
Tsarin INEC: Kungiyar ECOWAS Ta Ce Ta Gamsu
Tawagar kungiyar
bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS da ke sa ido a zaben
Najeriya ta ce ta yaba da tsarin hukumar INEC na gudanar...
Zaben Asabar: Atiku Abubakar Ya Kada Kuri’ar Sa A Yola
Dan
kakarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da
uwargidan sa Titi Abubakar sun kada kuri’ar su
yola a cigaba da gudanar da zabe...
Zaben Yau Asabar: Buhari Ya Ce Shi Zai Yi Nasara
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya jadadda cewa shi zai yi nasara a zaben da ake
gudanarwa a yau Asabar 23 ga watan Fabrairu.Da manema
labarai suka...
Zaben Nijeriya: Amurka Ta Rufe Ofisoshin Ta Da Ke Legas Da...
Gwamnatin
kasar Amurka, ta rufe ofisoshin jakadancin ta da ke jihar Legas da na birnin
tarayya Abuja, biyo bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta yi cewa...
Zabe: Mutane Miliyan 72 Ne Su Ka Karbi Katin Rajistar Su...
Hukumar
Zabe Mai Zaman Kan ta ta Kasa INEC, ta ce ya zuwa ranar rufe karbar katin zabe,
‘yan Nijeriya miliyan 72 da dubu dari 775
da...
Ra’ayi: Dahiru Bauchi Ya Yi Tir Da Musulmai Masu Zagin Musulmai...
Fitaccen
malamin addinin Musulunci kuma jagoran mabiya Darikar Tijjaniyya Sheikh Dahiru Usman
Bauchi, ya yi tir da dabi’un wasu malaman addini da ke tsine wa musulmai...
Rajistar Zabe: Jihar Lagos Ce Ta Fi Yawan Wadanda Su Ka...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta fitar da adadin yawan mutanen da su ka
yi rijistar zabe da wadanda su ka karbi...
Kisan Kajuru: ‘Yan Sanda Sun Nesanta Kan Su Daga Adadin Da...
Kwamishinan
‘yan sanda na Jihar Kaduna Ahmad Abdurrahman, ya nesanta kan sa daga adadin
mutanen da aka ce an kashe a harin da aka kai Gidan...
Rikicin Kofa: ‘Yan Sanda Sun Kama Dan Majalisar Wakilai Abdulmumin Jibrin
Rundunar
‘yan sanda ta jihar Kano, ta kama dan majalisar wakilai na mazabar Kiru da Bebeji Abdulmumin Jibrin, dangane da harin
da aka kai wa tawagar...
Aikin Zabe: ‘Yan Sanda Ke Da Hakkin Tsaron Rumfar Zabe Ba...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ce jami’an ‘yan sanda ke da hakkin kula
da rumfunan zabe ba sojoji ba.Shugaban
hukumar Farfesa Mahmood...
Aikin Zabe Za A Biya Ma’aikatan Wucin-Gadi Naira 30,500 – INEC
Hukumar
Zabe Mai Zaman Kan ta ta Kasa INEC, ta ce za ta biya kudin ladar aikin zabe
naira dubu 30 da 500 ga duk masu...
Magudi: ‘Yan Sanda Sun Kama Mota Dankare Da Kayan Zabe A...
Rundunar
‘yan sanda ta jihar Zamfara, ta ce ta kama wata mota dankare da kayan zabe za a
kai su Sokoto daga Abuja.Kwamishinan
‘yan sanda Celestine Okoye...
Furucin Buhari: Masana Na Ci-Gaba Da Tsokaci Akan Hukuncin Satar Akwatin...
Masu
fashin baki da masana fannin tsaro a Nijeriya, sun yi nazari a kan kalaman
Shugaba Muhammadu Buhari, inda ya ce duk wanda aka kama ya...
Albishir: Ubangiji Ne Kawai Zai Iya Dakatar Da Zabubbukan 2019 –...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta bayyana kammala dukkan shirye-shiryen
gudanar da zabubbukan kasar da za a yi ranar Asabar mai zuwa. Yayin...
Labarun Bogi: Osinbajo Ya Karyata Rahoton Da Ke Cewa Ya Yi...
Mataimakin
shugaban kasa Farfesa yemi Osinbajo, ya karyata rahotannin da ke cewa ya yi
murabus daga kujerar sa saboda wani
sabani da ya samu da shugaba Muhammadu...
Zaben 2019: Gwamnatin Tarayya Za Ta Rufe Iyakokin Nijeriya – Dambazau
Gwamnatin
Tarayya ta sanar da cewa, za ta rufe dukkan hanyoyin shigowa Nijeriya ta kasa
daga karfe 12 na ranar Juma’a zuwa karfe 12 na ranar...




















































