Tag: LABARU
Safara: Audu Ogbeh Ya Ce Masu Shigo Da Kayayyaki Nijeriya Makiyan...
Ministan harkokin noma Audu Ogbeh, ya ce masu shigo
da kayayyaki daga kasashen ketare su ne manyan makiyan Nijeriaya kokarin da
kasar ke yi na bunkasa...
Korafi: Kwamitin Gangamin Zaben Buhari Ya Kai Karar PDP Wajen Jami’an...
Kwamitin
yakin neman zaben shugaba Buhari, ya zargi jam’iyyar PDP da satar hanya ta na’ura
mai kwakwalwa domin leka bayanan sirrin hukumar zabe ta kasa.Kakakin
kwamitin...
Zargin Murdiya: Sanata Rufa’i Hanga Ya Ce An Tafka Magudi A...
Tsohon
dan majalisar dattawa na mazabar Kano ta tsakiya Sanata Rufa’i Sani Hanga, ya
bayyana irin abin da ya auku a zaben gwamna da aka maimaita...
Wakilci: APC Na Kokarin Shawo Kan Gwamnoni Domin Samun Shugabancin Majalisu
Uwar
jam’iyyar APC ta fara shawo kan zababbun gwamnonin ta da jiga-jigan jam’iyyar
domin tabbatar da shugabannin majalisun tarayya sun kasance masu biyayya.Wata
majiya ta ce, ‘yan...
Ta’addanci: An Kama Ma’aikatan Asibiti Biyu Bisa Laifin Saida Jariri A...
Rundunar
‘yan sanda ta jihar Legas, ta kama wasu ma’aikatan asibitin Trinity Clinic da ke
unguwar Meiran da ke Legas, bisa zargin saida jaririn wata mata...
Siyasar Sokoto: Wamako Da Ahmed Aliyu Sun Musanta Kiran Tambuwal A...
Jigon
jam’iyyar APC a jihar Sokoto Sanata Aliyu Magatakarda Wammako, da dan takarar
gwamna na jam’iyyar Ahmed Aliyu, sun musanta jita-jitar da ke cewa sun kira
Gwamna...
Biyan Albashi: Tsofaffin Tsagerun Neja Delta Sun Jinjina Wa Shugaba Buhari
Kungiyar
tsofaffin tsagerun Neja Delta, ta yaba wa alheri da kuma kwazon gwamnatin
shugaba Muhammadu Buhari sakamakon biyan albashin su a kan kari.Jagoran
kungiyar ta masu...
Ta Leko Ta Koma: Kotu Ta Soke Zaben Fidda Gwanin Jam’iyyar...
Wata
kotun daukaka kara da ke jihar Sokoto, ta soke hukuncin wata babbar kotu da ta
ba jam’iyyar APC damar tsaida ‘yan takara a jihar Zamfara.Alkalan
da...
Ibtila’i: Gobara Ta Lakume Azuzuwa Bakwai A Wata Makarantar Sakandare Da...
Gobara
ta lakume azuzuwa bakwai a makarantar sakandare ta Badawa da ke karamar hukumar
Nassarawa a jihar Kano.Kakakin
rundunae ‘yan sanda na jihar Kano Abdullahi Haruna...
Zaben Bauchi: Kotu Ta Amince A Tattara Sakamakon Zaben Tafawa Balewa
Wata
Kotun tarayya da ke Abuja, ta sauya matsayar ta a kan hukuncin da ta yanke na
dakatar da tattara sakamakon zaben karamar hukumar Tafawa Balewa...
Hakkin Ma’aikata: Shugaba Buhari Ya Karbi Rahoto A Kan Karin Albashi...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya karbi rahoton kwamitin bada shawara a kan yadda za a
fara biyan sabon karin albashi da majalisa ta amince da shi....
Adawa: APC Ta Zargi PDP Da Kokarin Lalata Dimokradiyar Nijeriya
Fadar
shugaban kasa ta zargi jam’iyyar PDP da kokarin lalata tsarin demokradiyar Nijeriya
tun bayan da ta sha kaye a zabubbukan da su ka gabata.Wannan
jawabin...
Lantarki: Gwamnatin Tarayya Za Ta Sayar Da Dam 6 A Fadin...
Gwamnatin
Tarayya Ta Ce Ta Kammala Dukkan Shirye-Shirye Don Sayar Da Dam Guda Shida Ga
‘Yan Kasuwa Masu Zaman Kansu Da Kuma Mayar Da Shirin Ta...
Aikin Neman Mai: Kungiyar Tuntuba Ta Arewa Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya...
Kungiyar Tuntuba Ta Arewa Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Ci Gaba Da Binciken Yiwuwar Samun Albarkatun Man Fetur Har Sai An Cimma Gaci...
Zabe: Hukumar Zabe Ta Gano Wasu Na’urorin Tantance Masu Kada Kuri’a...
Hukumar
Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kasa Inec, Ta Ce Ta Gano Na’urorin Tantance Masu Kada
Kuri’a 21 Daga Cikin 69 Da Suka Bace A Lokacin...
Zaben Gwamnoni: Shugaba Buhari Ya Shawarci ‘Yan Najeriya Su Fito Domin...
Shugaban
Kasa Muhammadu Buhari Ya Bukaci ‘Yan Najeriya Da Su Yi Fitan Farin Dango Domin
Kada Kuri’a A Zaben Gwamnonin Da Na ‘Yan Majalisun Jihohi Da...
Zaman Lafiya: Kungiyar Jama’atu Ta Bukaci Shugabannin Addini Da Su Fi...
Kungiyar
Jama’atul Nasril Islam Reshen Jihar Kaduna, Ta Bukaci Shugabannin Addinin Da Su
Yi Amfani Da Matsayin Su Wajen Hada Kan Al’umma A Fadin Jihar.Sakataren
Tsare-Tsare...
Tsaro: Babban Hafsin Sojin Sama Ya Bukaci Kwamnadojin Rundunar Su Tashi...
Babban
Hafsin Sojin Sama Na Najeriya Air Marshal Sadique Abubakar Ya Umurci Manyan
Kwamandojin Rundunar Da Suka Hada Da Wadanda Ke Aiki A Fagen Daga Da...
Saba Dokokin Aiki: Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Binciki Jami’anta
Rundunar
Sojin Najeriya Ta Kaddamar Da Bincike Kan Zargin Saba Dokokin Aiki Da Kuma
Rashin Nuna Kwarewa Kan Wasu Jami’anta Da Suka Yi Aiki A Zaben...
Sayen Kuri’u: EFCC Ta Kama Wani Kansila Da Shugaban Karamar Hukuma...
Hukumar
yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta kasa rashen jihar Gombe ta gayyaci shugaban
karamar hukumar Dukku tare da kansilolin yakin bisa zargin laifin...




















































