Tag: LABARU
An Sako Matar Shugaban Kungiyar ’Yan Jarida Da Sauran Matan Da...
Matar
Shugaban Kungiyar ‘yan jarida na Jihar Nasarawa Suleiman Abubakar ta samu
kubuta tare da sauran mata uku da aka yi garkuwa da su.An
dai yi garkuwa...
Kotu Ta Yankewa Kansila Hukuncin Zaman Gidan Kaso Na Wata Uku
Wata
kotu a jihar Gombe, ta yanke wa wani kansila hukuncin zaman gidan yari na tsawon
watanni uku sakamakon samun sa da laifin sayen kuri’u.Hukumar
yaki da...
Yunkurin Kakaba Shugbannin Majalisa Ba Zai Kai Ko Ina Ba –...
Sanata
Mohammed Ali Ndume, ya ce matakin da jam’iyyar APC ta dauka na zakulo Sanata Ahmad
Lawan, zabi ne kawai na jam’iyya ba wai an nada...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Bude Wa Taron Bikin Kamun Kifi Wuta...
Wasu
‘yan bindiga sun tarwatsa taron bikin kamun kifi na Dankwo da ake gudanarwa duk
shekara a garin Lokoja bayan sun bude wa mahallarta taron wuta.Rahotanni
sun...
Zaben Rivers: Hukumar Zabe Ta Ce Ba Za Ta Iya Gudanar...
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ce ba za ta gudanar da wani sabon zaben
gwamna da na ‘yan majalisun dokoki a...
Wata Sabuwa: Buhari Ya Ce Har Yanzu Nijeriya Ba Ta Iya...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ce har yanzu Nijeriya ta na fuskantar kalubale ta
fuskar ciyar da kan ta da kuma sama wa kamfanoni kayan aiki...
Kawo Zaman Lafiya: An Fara Taron Kawo Karshen Ta’addanci A Afrika
Yaki da halasta kuddaden haram, da kuma daukar
nauyin ayukan ta’addanci da ke ci gaba da wahalar da kasashe da dama a yankunan
dake amfani da...
Zaben Adamawa: Hukumar Zabe Ta Ba Fintiri Shahadar Lashe Zaben Gwamna
Hukumar
zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ba zababben gwamnan jihar Adamawa Ahmadu
Umar Fintiri na jam’iyyar PDP shahadar lashe zaben da ya...
Romon Dimokradiyya: Tinubu Ya Shawarci Buhari Ya Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya
Jagoran
jam’iyyar APC Bola Ahmed Tinubu, ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari kashedi a kan
tafarkin da ya kamata ya bi na tsare-tsaren gwamnatin sa a...
Samar Da Tsaro: Gwamna Wike Ya Kakaba Dokar Haramta Zanga-Zanga A...
Rahotannin
sun nuna cewa, gwamnatin jihar Rivers ta bada umurnin haramta wa al’umma gudanar
da zanga-zanga a fadin jihar.A
cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai na...
Taya Murna: Shugabannin Kungiyar Kiristoci Sun Ziyarci Shugaba Buhari A Abuja
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya ba shugabannin kungiyar kiristoci ta Nijeriya tabbacin
barin Nijeriya fiye da yadda ya same ta a shekara ta 2015.Yayin
da ya karbi...
Bayyana Kadara: Kotu Ta Ce Sai Onnoghen Ya Amsa Tuhumar Da...
Kotun
Da’ar Ma’aikata ta yi fatali da bukatar da dakataccen Alkalin Alkalai Walter
Onnoghen ya shigar game shari’ar da ake yi ma shi a kan rashin...
Babbar Magana: Buhari Ya Ki Rattaba Hannu A Kan Wasu Dokoki...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ki rattaba hannu a kan wasu dokoki biyar da majalisar
tarayya ta aike masa domin tabbatar da su a cikin dokokin...
Zaben Kano: Tarayyar Turai Ta Yi Allah-Wadan Da Ta’addancin ‘Yan Sara-Suka
Kungiyar
tarayyar turai, ta yi tir da yadda ta’addanci da sayen kuri’u da kuma firgita jama’a
su ka yi tasiri yayin gudanar da karashen zaben gwamnan...
Takaddama: Oshiomole Ya Nemi Kotu Ta Hana Bincike A Kan Sa
Shugaban
jam’iyyar APC Kwamared Adams Oshiomhole, ya nemi babbar kotun tarayya da ke
Abuja ta yi watsi da karar da aka shigar a kan sa.Adams
Oshiomhole ya...
Siyasar Sokoto: Zababbun ‘Yan Majalisar APC 16 Sun Ki Zuwa Karbar...
Zababun
‘yan majalisar dokoki na jihar Sokoto na jam’iyyar APC 16, sun ki hallartar
taron karbar takardan shaidar lashe zabe da hukumar zabe ta shirya a...
Samun ‘Yanci: Mun Sha Kuka A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane...
Fittacen
malamin addinin Musulunci Alaramma Ahmed Suleiman, ya bayyana irin ukubar da su
ka shiga a hannun masu satar mutane don kudin fansa.An
dai yi garkuwa da...
Boko Haram: ‘Yan Ta’adda Sun Kai Hari A Garin Miringa Na...
Yan
kungiyar Boko Haram sun kai kari a garin Miringa da ke cikin karamar hukumar
Biu ta jihar Borno, yayin da jama’a ke Sallar Magariba inda...
Ta’addanci: An Yi Garkuwa Da Matar Shugaban Kungiyar ‘Yan Jarida A...
Wasu
mahara sun yi garkuwa da matar Shugaban Kungiyar ‘yan jarida ta Jihar Nasarawa Suleiman
Abubakar, tare da wasu mata uku a Karamar Hukumar Akwanga da...
Kasafin Kudi: Dogara Ya Soki Lamirin Shugaba Buhari A Majalisa
Kasafin Kudi: Dogara Ya
Soki Lamirin Shugaba Buhari A MajalisaShugaban
Majalisar wakilai Yakubu Dogara, ya soki lamirin shugaba Buhari dangane da
kiyasin kasafin shekara ta 2019 da...