Advertisement
Home Tags ZABE

Tag: ZABE

An Baza ’Yan Sanda 18,748 Saboda Zaben Kano

0
Rundunar ‘yan sanda ta Jihar Kano, ta ce kimanin jami’antsaro dubu 18 da 748 ne aka baza a fadin jihar, domin gudanarda zaben gwamnoni...

Zaben 2019: Hukumar INEC Ta Shirya Soke Rajistar Wasu Jam’iyyu

0
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC za ta soke jam’iyyun siyasan da ba su tabuka abin a zo a gani ba a zaben da ya gabata...

Siyasar Bauchi: Bala Mohammed Ya Lashe Zaben Kujerar Gwamnan Jihar Bauchi

0
An bayyana tsohon ministan birnin tarayya Abuja Bala Mohammed na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bauchi da aka maimaita a ranar Asabar...

Zaben Kano: Jami’an Tsaro Sun Kama ‘Yan Bangar Siyasa A...

0
Mataimakin shugaban rundunar ‘yan sandan Nijeriya DIG Anthony Ogbizi Micheal, ya bayyana kama wasu mutane 10 a da ake zargin su na cikin gugun ‘yan dabar...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Zaben Zagaye Na Biyu: Buhari Ya Bukaci ‘Yan Nieriya Su Zabi...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karyata rahoton da ke cewa, ya na kokarin ganin wasu ‘yan takara da ya ke goyon baya sun lashe zaben da...

Karashen Zabe: Yadda Zaben Gwamna Ya Gudana A Wasu Jihohi

0
Rahotanni daga Bauchi, sun ce wani gungun masu dauke da makamai sun sace jami’an hukumar zabe 4 a jihar.Lamarin dai ya auku ne a wata rumfar zabe...

Zaben Kaduna: Kotu Ta Ba Sanata Shehu Sani Damar Binciken Kayan...

0
Dan majalisar dattawa Sanata Shehu Sani, ya samu izinin gudanar da bincike a kan kayayyakin da hukumar zabe ta yi amfani da su a zaben ranar...

Zargi: PDP Ta Zargi Hukumar Zabe Da Hada Baki Da Gwamnati...

0
Jam’iyyar PDP ta na zargin hukumar zabe da hada baki da gwamnati da wasu manyan jami’an tsaro domin shirya magudi a zaben da za a sake...

Zaben Kano: Hukumar Zabe Ta Ce Ta Shirya Wa Zabe A...

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna da za a sake a fadin kananan hukumomi...

Kararrakin Zabe: Bulkachuwa Ta Hori Alkali Kada Su Yi Hukuncin Son...

0
Shugabar Kotun Daukaka Kara Zainab Bulkachuwa, ta hori alkalan da za su gudanar da shari’un da su ka danganci kararrakin zabe da cewa, su tabbatar sun...

Adawa: PDP Ta Kalubalanci Kalaman Buhari A Kan Zabubbukan Da Za...

0
Jami’iyyar PDP ta ce, kalaman shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ba zai sa baki a zabubbukan da za a maimaita a wasu jihohi ba sun tabbatar...

Zaben Rivers: Hukumar Zabe Ta Watsa Mana Kasa A Ido –...

0
Hukumar Tsaro rundunar Sojin Nijeriya, ta ce Hukumar Zabe Mai Zaman Kan ta ta Kasa INEC ta watsa mata kasa ido tare da kwance mata zane...

Zaben Rivers: Cacar Baki Ta Yi Tsauri Tsakanin Sojoji Da Hukumar...

0
A cigaba da cacar bakin da ake yi tsakanin jami’an sojin Nijeriya da hukumar zabe game da musamman zaben gwamnan jihar Rivers, hukumar zabe ta ce...

Sakaci: An Kama ‘Yan Sanda Shida Sakamakon Kona Ofishin Hukumar Zabe...

0
Jami’an tsaro sun ce sun kama wasu ‘yan sanda shida, dangane da cinna wa ofishin Rajistar masu zabe wuta da wasu batagari su ka yi a...
Janar Tukur Buratai, Shugaban Rundunar Sojin Kasa

Matakan Tsaro: Labarun Karya Ke Haddasa Rikicin Zabe A Nijeriya –...

0
Shugaban Rundunar sojin Nijeriya Laftanal Janar Tukur Buratai, ya ce labarun karya ne su ke haddasa yawan rikice-rikicen zabe a fadin kasar nan.Da ya ke jawabi  ...
Atiku Abubakar, Former Vice President, Presidential Candidate Of People’s Democratic Party, PDP

Martani: Dalilin Da Ya Sa Ba Mu Bar Atiku Ya Duba...

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta bayyana dalilin da ya sa ta hana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar...
Mohammed Abubakar, Gwamnan Jihar Bauchi

Zaben Bauchi: Gwamna Abubakar Ya Kai Wa Buhari Karar Hukumar Zabe

0
Gwamnan jihar Mohammed Abubakar, ya kai karar hukumar Zabe wajen shugaban Kasa Muhammadu Buhari.Mohammed Abubakar, ya ce ya garzaya fadar shugaban kasa ne domin ya yi wa...

Zaben Legas: Hausawa Sun Mamaye Rumfunar Kada Kuri’a

0
Rahotanni sunce al’ummar hausawa mazauna jihar Legas sune suka mamaye runfunar kada kuri’u a wasu yankuna da ke fadin jihar sakamakon yadda al’ummar yarbawa suka zauna...

Zaben 2019: An Yi Zaben Majalisun Dokoki Banda Na Gwamna A...

0
Duk da cewa jihar Kogi na daya daga cikin jihohi bakwai da ba a gudanar da zaben gwamna ba, saboda wa’adin mulkin gwamnonin su bai cika...

Zaben Gwamna: Siyasar Kano Na Ci Gaba Da Jan Hankali

0
Siyasar Kano na ci gaba jan hankali, sakamakon girman hamayyar dake tsakanin manyan jam’iyyun siyasa biyu da ke kokarin lashe kujerar gwamna.Zaben ya fi jan hankali...
Call To Listen