35.6 C
Kaduna
Wednesday, April 15, 2026
Advertisement
Home Tags SIYASA

Tag: SIYASA

Sanata Rafiu Ibrahim, Mai Wakiltar Mazabar Kudu Jihar Kwara

Rikicin Siyasa: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Sanata Rafiu Ibrahim Na...

0
Rahotanni na cewa, rundunar ‘yan sanda ta kama Sanata Rafiu Ibrahim mai wakiltar mazabar Kwara ta Kudu a jihar Kwara,An dai kama Sanatan ne, biyo bayan...

Zaben Nijeriya: Amurka Ta Rufe Ofisoshin Ta Da Ke Legas Da...

0
Gwamnatin kasar Amurka, ta rufe ofisoshin jakadancin ta da ke jihar Legas da na birnin tarayya Abuja, biyo bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta yi cewa...

Zabe: Mutane Miliyan 72 Ne Su Ka Karbi Katin Rajistar Su...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kan ta ta Kasa INEC, ta ce ya zuwa ranar rufe karbar katin zabe, ‘yan Nijeriya miliyan 72 da dubu  dari 775 da...

Rajistar Zabe: Jihar Lagos Ce Ta Fi Yawan Wadanda Su Ka...

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta fitar da adadin yawan mutanen da su ka yi rijistar zabe da wadanda su ka karbi...
Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar Zabe Na Kasa, INEC

Aikin Zabe: ‘Yan Sanda Ke Da Hakkin Tsaron Rumfar Zabe Ba...

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ce jami’an ‘yan sanda ke da hakkin kula da rumfunan zabe ba sojoji ba.Shugaban hukumar Farfesa Mahmood...
Farfesa Mahmood Yakubu , Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa, INEC

Aikin Zabe Za A Biya Ma’aikatan Wucin-Gadi Naira 30,500 – INEC

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kan ta ta Kasa INEC, ta ce za ta biya kudin ladar aikin zabe naira dubu 30 da 500 ga duk masu...

Magudi: ‘Yan Sanda Sun Kama Mota Dankare Da Kayan Zabe A...

0
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Zamfara, ta ce ta kama wata mota dankare da kayan zabe za a kai su Sokoto daga Abuja.Kwamishinan ‘yan sanda Celestine Okoye...
Muhammadu Buhari, Shugaba Kasa

Furucin Buhari: Masana Na Ci-Gaba Da Tsokaci Akan Hukuncin Satar Akwatin...

0
Masu fashin baki da masana fannin tsaro a Nijeriya, sun yi nazari a kan kalaman Shugaba Muhammadu Buhari, inda ya ce duk wanda aka kama ya...
Dakta Mustapha Lecky, Kwamishinan Hukumar Na Kasa

Albishir: Ubangiji Ne Kawai Zai Iya Dakatar Da Zabubbukan 2019 –...

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta bayyana kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da zabubbukan kasar da za a yi ranar Asabar mai zuwa. Yayin...
Farfesa yemi Osinbajo, Mataimakin Shugaban Kasa

Labarun Bogi: Osinbajo Ya Karyata Rahoton Da Ke Cewa Ya Yi...

0
Mataimakin shugaban kasa Farfesa yemi Osinbajo, ya karyata rahotannin da ke cewa ya yi murabus daga kujerar sa saboda  wani sabani da ya samu da shugaba Muhammadu...
Atiku Abubakar, Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar PDP

Zaben Asabar: Atiku Ya Yi Zargin Kulle-Kullen Dage Zabe A Wasu...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya na kitsa shirin amfani da Hukumar Zabe da nufin dage...

Dokar Satar Akwati: An Samu Sabanin Ra’ayi Tsakanin Buhari Da Hukumar...

0
Shugaban hukumar zabe mai zaman kan ta ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce za a yi amfani da dokokin zabe ne wajen hukunta wadanda su...

Siyasar Nijeriya: Ina Da Tabbacin Za A Gudanar Da Zaben Gaskiya...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Nijeriya cewa, kada su karaya sakamakon dage zaben da akayi, ya na mai bukatar kowa ya fito...
Call To Listen