35.6 C
Kaduna
Wednesday, April 15, 2026
Advertisement
Home Tags SIYASA

Tag: SIYASA

An Fara Samun Zafafan Kalamai Daga ‘Yan Siyasa Kwanaki Kadan Kafin...

0
Kwanaki kadan kafin zabubbukan gwamnoni da ‘yanmajalisun dokoki na jiha, yanzu haka an fara samun zafafankalamai daga wassu jama’a, wanda idan ba a dakile...

Zaben Adamawa: Hukumar Zabe Ta Ba Fintiri Shahadar Lashe Zaben Gwamna

0
Hukumar zabe mai zaman kan ta ta kasa INEC, ta ba zababben gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umar Fintiri na jam’iyyar PDP shahadar lashe zaben da ya...

Romon Dimokradiyya: Tinubu Ya Shawarci Buhari Ya Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya

0
Jagoran jam’iyyar APC Bola Ahmed Tinubu, ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari kashedi a kan tafarkin da ya kamata ya bi na tsare-tsaren gwamnatin sa a...

Zargin Magudi: Majalisar Malamai Ta Bayyana Zaben Kano A Matsayin Fashi

0
Majalisar malamai ta jihar Kano, ta bayyana zaben gwamnan jihar da aka sake a matsayin fashin damokradiyya.A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban...

Taya Murna: Shugabannin Kungiyar Kiristoci Sun Ziyarci Shugaba Buhari A Abuja

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba shugabannin kungiyar kiristoci ta Nijeriya tabbacin barin Nijeriya fiye da yadda ya same ta a shekara ta 2015.Yayin da ya karbi...

Babbar Magana: Buhari Ya Ki Rattaba Hannu A Kan Wasu Dokoki...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ki rattaba hannu a kan wasu dokoki biyar da majalisar tarayya ta aike masa domin tabbatar da su a cikin dokokin...

Takaddama: Oshiomole Ya Nemi Kotu Ta Hana Bincike A Kan Sa

0
Shugaban jam’iyyar APC Kwamared Adams Oshiomhole, ya nemi babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da aka shigar a kan sa.Adams Oshiomhole ya...

Korafi: Kwamitin Gangamin Zaben Buhari Ya Kai Karar PDP Wajen Jami’an...

0
Kwamitin yakin neman zaben shugaba Buhari, ya zargi jam’iyyar PDP da satar hanya ta na’ura mai kwakwalwa domin leka bayanan sirrin hukumar zabe ta kasa.Kakakin kwamitin...

Wakilci: APC Na Kokarin Shawo Kan Gwamnoni Domin Samun Shugabancin Majalisu

0
Uwar jam’iyyar APC ta fara shawo kan zababbun gwamnonin ta da jiga-jigan jam’iyyar domin tabbatar da shugabannin majalisun tarayya sun kasance masu biyayya.Wata majiya ta ce, ‘yan...

Siyasar Sokoto: Wamako Da Ahmed Aliyu Sun Musanta Kiran Tambuwal A...

0
Jigon jam’iyyar APC a jihar Sokoto Sanata Aliyu Magatakarda Wammako, da dan takarar gwamna na jam’iyyar Ahmed Aliyu, sun musanta jita-jitar da ke cewa sun kira Gwamna...
Muhammadu Buhari, Shugaba Kasa

Zaben Gwamnoni: Shugaba Buhari Ya Shawarci ‘Yan Najeriya Su Fito Domin...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci ‘yan Nijeriya su fito kwan su da kwarkwatar su domin kada kuri’a a zaben gwamnonin da na ‘yan majalisun jihohi...

Zabe: Hukumar Zabe Ta Gano Wasu Na’urorin Tantance Masu Kada Kuri’a...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kasa Inec, Ta Ce Ta Gano Na’urorin Tantance Masu Kada Kuri’a 21 Daga Cikin 69 Da Suka Bace A Lokacin...

Zaben Gwamnoni: Shugaba Buhari Ya Shawarci ‘Yan Najeriya Su Fito Domin...

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Bukaci ‘Yan Najeriya Da Su Yi Fitan Farin Dango Domin Kada Kuri’a A Zaben Gwamnonin Da Na ‘Yan Majalisun Jihohi Da...
Abdullahi Umar Ganduje , Gwamna Jihar Kano

Bidiyon Ganduje: Lauya Bukarti Na Shirin Shiga Kotu Da Hukumar EFCC

0
Daya daga cikin manyan Lauyoyin da ke neman gaskiya ta fito game da zargin da ke kan gwamna Abdullahi Umar Ganduje da karbar rashawa Audu Bulama...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Harkar Siyasa: Mutanen Kano Sun Dade Su Na Ba Ni Goyon...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce Kano ce cibiyar siyasar sa tun bayan da ya shiga harkar siyasa a shekara ta 2003.Ya ce Kano ta dade...
Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar Zabe, INEC

Tattara Kuri’u: INEC Ta Ce Da Karfe 6 Na Yamma Za...

0
Shugaban Hukumar zabe mai ta kasa Farfesa Mahmood Yakubu ya ce da misalign karfe 6:00 na yammacin yau za ne aka bude cibiyoyin karbar sakamakon zaben...
Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa INEC

Zabe: Hukumar INEC Ta Ce ‘Yan Nijeriya Miliyan 11 Ba Za...

0
Shugaban hukumar ta zabe ta kasa INEC Farfesa Muhmud Yakubu ya ce akalla ‘yan Nijeriyar miliyan 11 da dubu 228 da dari 582 ba za su...
Ellen Johnson Sirleaf, Tsohuwar Shugabar Liberia Jagorar Tawagar Ta ECOWAS

Tsarin INEC: Kungiyar ECOWAS Ta Ce Ta Gamsu

0
Tawagar kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS da ke sa ido a zaben Najeriya ta ce ta yaba da tsarin hukumar INEC na gudanar...

Zaben Asabar: Atiku Abubakar Ya Kada Kuri’ar Sa A Yola

0
Dan kakarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da uwargidan sa Titi Abubakar sun kada kuri’ar su  yola a cigaba da gudanar da zabe...

Zaben Yau Asabar: Buhari Ya Ce Shi Zai Yi Nasara

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jadadda cewa shi zai yi nasara a zaben da ake gudanarwa a yau Asabar 23 ga watan Fabrairu.Da  manema  labarai suka...
Call To Listen