Yaki Da Rashawa: Gwamnati Ta Kwace Sama Da Dala Miliyan 8...
Kotun
koli ta Nijeriya, ta tabbatar da hukuncin da wata babbar kotun tarayya da ke
Legas ta zartar, na kwace kudi mallakin Patience Jonathan da yawan...
Mukaman Majalisa: Buhari Da Shugabannin APC Za Su Yanke Shawara A...
Wata
majiya ta shaida wa manema labarai cewa, Shugaban kasa Muhammadu Buhari da
shugabannin jam’iyyar APC, za su gana bayan zaben gwamnoni domin yanke shawara
a kan...
Difilomasiyya: Nijeriya Ta Yi Tir Da Kasar Kamaru Bisa Koro ‘Yan...
Gwamnatin
tarayya ta yi Allah-Wadai da matakin da kasar Kamaru ta dauka na dawo da ‘yan
Nijeriya dubu arba’in da rikicin Boko Haram ya kora daga...
Malawi: Albinos Set Up Protest Camp, Demand Meeting With President
About 300 people, most
of them albinos, have braved steady rains this week, sometimes bringing traffic
to a standstill to protest near the residence of Malawi's...
International Women’s Day: NIGF Working On Digital Inclusion For Women
The Nigeria Internet
Governance Forum has said that the forum is working on digital inclusion for
women to make them relevant in internet governance.The forum’s
Chairperson Mary...
Int’l Women’s Day: Dakuku Advocates Active Involvement Of Females In Blue...
The Director-General
of the Nigerian Maritime Administration and Safety Agency, NIMASA Dakuku
Peterside has praised women in the country for their contributions and
achievements in the typically...
Int’l Women’s Day: Osinbajo, Saraki Celebrate Women
Vice President Yemi
Osinbajo and Senate President Bukola Saraki, have joined the rest of the world
in celebrating the International Women’s DayBoth men took to their
Twitter...
Road Accidents: NBS Says 1,538 Nigerians Died In 2018 Quarter Four
The National Bureau of
Statistics, NBS said no fewer than one thousand, five hundred and thirty eight
Nigerians died in road accidents in the fourth quarter...
Electoral Violence: Suspected Thugs Destroy INEC Office, Materials With Explosives...
A section of the
office of the Independent National Electoral Commission in Ibesikpo-Asutan
Local Government Area of Akwa Ibom State has been destroyed with the use...
State Elections: NBC Caution Broadcasters Against Announcement Of Results
The National
Broadcasting Commission, NBC has warned broadcasters against announcing
election results not declared by the Independent National Electoral Commission,
INEC.The Assistant Director
of Public Affairs of the...
Polls: INEC Set To Elect 29 Govs, 991 State Legislators
The Independent
National Electoral Commission, INEC has expressed readiness for tomorrow’s
election which will throw up twenty nine new governors and nine hundred
and ninety one members...
Hukunci: Za A Rataye Malamin Da Ya Kashe Dalibin Sa
Wata
kotu a tanzaniya ta yanke wa wani malamin makaranta mai shekara 51 hukuncin
kisa ta hanyar rataya sakamakon kashe wani dalibi mai shekara 14 da...
Zanga Zanga: Miliyoyin Mutane Za Su Yi Tattaki A Aljeriya
Masu
zanga zanga a Algeria sun bukaci mutane su fito a yau Juma’a domin yin
zanga-zangar da aba a taba ganin irin ta ba a kasar.Wadanda
suka...
Shan-Inna: WHO Za Ta Fara Amfani Da Na’urar Bincike A Kasashen...
Hukumar
kiwon lafiya ta duniya WHO za ta fara amfani da na’ura da ke iya gano cutar
shan-inna ga yara.Na’urar
kuma zata iya gano cututtuka kamar su...
Matsalar Tsaro: Mutane 113 Suka Mutu Cikin Mako Guda A Zamfara
Akalla
mutane 113 ne suka rasa rayukan su a jihar
Zamfara tun bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa da ya nuna shugaba
Muhammadu Buhari ne ya...
Zazzabin Lassa: Kimanin Mutane 93 Suka Mutu A Najeriya
Hukumar
hana yaduwar cututtuka ta kasa “NCDC” ta bayyana cewa, an samu karuwar yawan
mutanen da suka rasa rayukan su sakamakon kamuwa da cutar zazzabin lassa...
Jarabawar JAMB: Za A Fara Gwaji A Ranar 23 Ga Watan...
Hukumar
shirya jarabawar shiga jami’o’i ta Nijeriya “JAMB” ta tsayar da ranar 23 ga
watan Maris a matsayin ranar rubuta jarabawar gwaji wato Mock Examinations a
turance.Hukumar
ta...
Zaben Gwamnoni: INEC Ta Fara Raba Kayayyakin Zabe A Kano Da...
Hukumar
zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fara raba kayayyakin zabe a daukacin kananan
hukumomi 44 da ke Jihar Kano.Mataimakin
daraktan yada labarai da hulda...
Ranar Zabe: Rundunar ’Yan Sanda A Abuja Ta Hana Zirga-Zirga
Rundunar
‘yan sandan birnin tarayya Abuja ta hana mutane da sauran masu ababen hawa
zirga-zirga a garuruwan birnin da kewaye.Mai
Magana da yawun rundunar Anjuguri Mamzah ya...
Yancin Mata: Yau Ake Bikin Ranar Mata Ta Duniya
Majalisar
dinkin duniya ta ware 8 ga watan Maris ta kowacce shekara a matsayin ranar mata
ta duniya.Taken
bikin ma bana shine, dai-dai-ta gudunmawar maza da mata...




















































