Advertisement
Home Tags KOTU

Tag: KOTU

Zaben 2019: Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Ke Neman...

0
Kotun sauraren karar zaben Shugaban kasa da ke Abuja, ta yi watsi da karar da jam’iyyar Hope Democratic Party ta shigar, ta na neman a dakatar...

Yanke Hukunci: Kotu Ta Ce A Ba PDP Kujerar Gwamna A...

0
Kotun sauraren korarraikin zabe da ke birnin Abuja ta ayyana dan takarar jam’iyyar adawa ta PDP, Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Osun...

Baya Ta Haihu: Kotu Ta Tabbatar Da Adeleke Na PDP A...

0
Kotun sauraren korafe-korafen zaben gwamnan jihar Osun da ke Abuja, ta bayyana dan takarar jam’iyyar PDP Sanata Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar...

Wata Sabuwa: Kotu Ta Dakatar Da Karashen Zaben Gwamna A Jihar...

0
Babbar kotun jihar Adamawa ta bada umarnin dakatar da gudanar da karashen zaben gwamna a jihar har sai abin da hali ya yi.Rahotannin sun bayyana cewa, alkalin...

Rikicin APC: Sanatan Marafa Ya Aike Wa Kotun Daukaka Kara Takarda

0
Shugaban kwamitin man fetur na majalisar dattawa Sanata Kabiru Marafa, ya rubuta takarda zuwa ga shugaban kotun daukakak kara ta Nijeriya game da rigimar jam’iyyar APC a...

Korafin Zabe: Sama Da Shaidu 400 Za Su Kalubalanci Nasarar Buhari...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya bayyana tattara sama da shaidu 400 da zai yi amfani da su a kotun sauraron kararrakin...

Baya Ta Haihu: Kotu Ta Hana INEC Sanar Da Sakamakon Zaben...

0
Wata babbar Kotu da ke Abuja, ta dakatar da hukumar zabe ci-gaba da tattara sakamakon zaben karamar hukumar Tafawa Balewa domin bayyana wanda ya samu nasara a...
Call To Listen