Gwamnan jihar Neja Abubakar Sani Bello ya lashe zaben gwamna a karo na biyu, sakamakon yawan kuri u da ya samu wanda hakan ya bashi damar doke abokan takarar sa na wasu jam’iyyu.
President Muhammadu Buhari has lauded the medal-winning efforts of several Nigerian athletes and their counterparts in other sports, saying that their dedication...